Allah (s.w) na cewa" wanda Allah ke son ya shiryar dashi sai buxe zuciyarsa da musulumci, wanda kuma yake so ya vatar dashi zai sanya qunci a qirjinsa kamar mai hauhawa zuwa sama, haka Allah ke sanya datti akan waxanda ba sa yin imani" (al-an'am 125)
Read more...